Yan Majalisun Tanzania na adawa da batun samar da madatsar ruwa ta zamani
A Tanzania, mataimakin Ministan muhalli Kangi Ligola ya yi kashedi ga yan majalisun kasar dake adawa dangane da samar da madatsar ruwa ta zamani mai aiki da makamashin wutar lantarki.
Wallafawa ranar:
Mataimakin Ministan muhalli ya danganta wadanan yan Majlisu da masu hana ruwa gudu a kokarin hukumomin kasar na samar da ci gaba ga kasar Tanzania.
Yankin da za a gina wannan madatsar ruwa ya kasance wani fili na hukumar bunkasa al’adu na UNESCO, a watan yuni shekarar 2017 Shugaban kasar John Magufuli ya bukaci a gaggauta samar da wannan madatsar ruwa a wannan daji dake dauke da dimbin dabobin daji da ake ci gaba da farautar su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu