Isa ga babban shafi
Afrika

Wasu kasashen Afrika sun tafka asara daga 2012 zuwa yanzu

Bankin tallafawa raya kasashen Afrika AFDB ya ce kasashen nahiyar Afrika sun yi asarar dala biliyan 72 daga shekarar 2012 zuwa yanzu, sakamakon durkushewa ko koma bayan ayyukan manyan masana’atunsu.

Bankin raya masana'antu a kasar Togo
Bankin raya masana'antu a kasar Togo Danita Delimont/Gettyimages
Talla

Shugaban bankin Dr Akinwumi Adesina, ya ce Najeriya, Afrika ta Kudu, Masar da kuma Algeria asarar ta fi shafar su a dalilin raguwar ayyuka ko durkushewar masana’atunsu, lamarin da ya haddasa karuwar rashin guraben ayyukan yi da ke ci wa al’ummomin kasashen tuwo a kwarya.

Kiran Shugaban  bankin Dr Akinwumi Adesina na zuwa ne  a dai-dai lokacin da aka kawo karsehn taron da ya hada wakilan kasashen Afrika da  wasu manyan yan kasuwa a Korea ta Kudu, wanda kuma Korea ta Kudu ta yi alkawalin bayar da tallafi zuwa Nahiyar Afrika.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.