Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoin masu saurare kan yadda Aljeriya ke taso keyar bakin haure

Wallafawa ranar:

Kusan ko wani mako ƙasar Algeria kan taso ƙeyar ɗaruruwan baƙi ƴan kudu da Saharan Afrika da ke shiga ƙasar ba tare da izini ba, a ƙarshe kuma su ƙare a yashin Hamada da ke kan iyakan ƙasar da jamhuriyar Nijer.

Da dama daga cikin wadanda aka tatso ƙeyar su dai sun shaidawa jami'an hukumar kula da ƴan cin rani ta Majalisar Ɗinkin Duniya cewar bayan chafkesu akan kuma azabtar da su daga bisani kuma ayi jigilan su cikin wani mummunan yanayi.
Da dama daga cikin wadanda aka tatso ƙeyar su dai sun shaidawa jami'an hukumar kula da ƴan cin rani ta Majalisar Ɗinkin Duniya cewar bayan chafkesu akan kuma azabtar da su daga bisani kuma ayi jigilan su cikin wani mummunan yanayi. Reuters
Sauran kashi-kashi
  • 09:41
  • 10:17
  • 10:31
  • 10:19
  • 10:01
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.