Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan kalaman shugaban Najeriya Muhammadu Buhari kan matasan kasar
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:29
Shirin ra'ayoyin ku masu saurare tare da Zainab Ibrahim a yau Litinin ya baki damar tofa albarkacin baki kan kalaman shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da ya alakanta wasu daga cikin matasan kasar da malalata wadanda basa neman na kansu face jiran gwamnati ta yi musu komai kyauta.