Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan karancin abincin da yankin sahel ke fuskanta
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:43
Ra'ayoyin masu saurare na yau Alhamis tare da Zainab Ibrahim ya baku damar tofa albarkacin baki kan matsalar karancin abincin da yankin Sahel a Nahiyar Afrika ke fuskanta sakamakon rikici tsakanin manoma da makiyaya.