Mahajatan kasashen Afirka cikin rudani
Kasashen Togo, Benin, Nijar da Ghana sun soma nazari dangane da matakin da hukumomin Saudiyya suka dau na gani wadanan kasashe sun aike da sunayen matafiyan su kafin ranar 15 ga watan Mayu na wannan shekara.
Wallafawa ranar:
Hukumomin na Saudiyya sun dau wadanan matakai domin kawo karshen rudani da ake fuskanata a duk shekara a lokacin hajj a kasar.
Yanzu haka hukumomin Kasashen sun mayar da hankali zuwa kungiyoyi dake da nauyin jigilar mahajata zuwa Saudiyya da cewa nauyi ya rataya wuyan su wajen fadakar da su cikin lokaci ,tareda gudanar da ayyukan su kafada da kafada da gwamnati.
Matakin Saudiyya zuwa mahajata na shekara ta 2018
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu