Isa ga babban shafi
Afrika

Mahajatan kasashen Afirka cikin rudani

Kasashen Togo, Benin, Nijar da Ghana sun soma nazari dangane da matakin da hukumomin Saudiyya suka dau na gani wadanan kasashe sun aike da sunayen matafiyan su kafin ranar 15 ga watan Mayu na wannan shekara.

Masallacin Ka'aba na Makka
Masallacin Ka'aba na Makka REUTERS/Ali Jarekji
Talla

Hukumomin na Saudiyya sun dau wadanan matakai domin kawo karshen rudani da ake fuskanata a duk shekara a lokacin hajj a kasar.

Yanzu haka hukumomin Kasashen sun mayar da hankali zuwa kungiyoyi dake da nauyin jigilar mahajata zuwa Saudiyya da cewa nauyi ya rataya wuyan su wajen fadakar da su cikin lokaci ,tareda gudanar da ayyukan su kafada da kafada da gwamnati.

01:46

Matakin Saudiyya zuwa mahajata na shekara ta 2018

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.