Isa ga babban shafi
Nijar

An kama mutane 23 da suka bijirewa doka a Nijar

Hukumomin Jamhuriyar Nijar sun ce suna tsare da mutane 23 da aka kama saboda zanga zangar adawa da kasafin kudin bana wanda ya rikide ya zama tashin hankali.

Mohamed Bazoum Ministan cikin gida a Jamhuriyar Nijar
Mohamed Bazoum Ministan cikin gida a Jamhuriyar Nijar AFP
Talla

Ministan cikin gida Bazoum Mohammed ya ce kama mutanen ya biyo bayan bijirewa dokar hana gudanar da zanga zangar, abinda ya kai su arangama da Yan Sanda.

Bazoum ya ce za’a cigaba da rufe gidan radiyo da talabijin na Ali Idrissa, saboda yadda ya dinga yada kalaman dake tinzira jama’a su shiga tashin hankali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.