Faransa za ta kara damarar yaki da ta'addanci a Sahel
Ministan tsaron Faransa Jean Yves Le Drian ya gana da shugaban kasar Burkina Faso Roch Marc Christian Kaboré kan shirin yaki da ta’addanci a Yankin Sahel.
Wallafawa ranar:
Le Drian ya shaidawa shugaba Kabore cewar hadin kai tsakanin kasashen biyu na da matukar tasiri wajen yaki da ta’addanci da kuma taimakawa rundunar kasashen Sahel wanda kasashe biyar suka kafa cikin su harda Burkina.
Wani kazamin hari da wata kungiyar ta'addanci ta kai barikin sojin Burkina Faso da ofishin Jakadancin Faransa da ke Ouagadogou ranar 2 ga wata, yayin sanadiyar kashe mutane 8 tare da jikkata 85.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu