Isa ga babban shafi
Faransa

Faransa za ta kara damarar yaki da ta'addanci a Sahel

Ministan tsaron Faransa Jean Yves Le Drian ya gana da shugaban kasar Burkina Faso Roch Marc Christian Kaboré kan shirin yaki da ta’addanci a Yankin Sahel.

Ministan Tsaron Faransa Jean Yves Le Drian.
Ministan Tsaron Faransa Jean Yves Le Drian. REUTERS/Gonzalo Fuentes
Talla

Le Drian ya shaidawa shugaba Kabore cewar hadin kai tsakanin kasashen biyu na da matukar tasiri wajen yaki da ta’addanci da kuma taimakawa rundunar kasashen Sahel wanda kasashe biyar suka kafa cikin su harda Burkina.

Wani kazamin hari da wata kungiyar ta'addanci ta kai barikin sojin Burkina Faso da ofishin Jakadancin Faransa da ke Ouagadogou ranar 2 ga wata, yayin sanadiyar kashe mutane 8 tare da jikkata 85.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.