Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyin masu saurare kan taron kasa da kasa don farfado da tafkin Chadi.

Wallafawa ranar:

Shirin Ra'ayoyin ku masu saurare na yau Talata tare da Abubakar Isah Dandago ya baku damar tofa albarkacin bakinku kan taron kasa da kasa dangane da yadda za a farfado da tafkin Chadi wanda ke ci gaba da gudana a Abuja, matakin da idan aka yi nasara zai taimakawa fiye da mutane miliyan 10 da suka dogara ta tafkin wajen samun abinci.

Shirin na yau ya nemi jin ra'ayoyin masu saurare kan taron kasa da kasa da ke gudana a birnin Abuja na Najeriya kan yadda za a farfado da tafkin Chadi.
Shirin na yau ya nemi jin ra'ayoyin masu saurare kan taron kasa da kasa da ke gudana a birnin Abuja na Najeriya kan yadda za a farfado da tafkin Chadi. Capture d'écran : sympl.fr
Sauran kashi-kashi
  • 09:41
  • 10:17
  • 10:31
  • 10:19
  • 10:01
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.