Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare kan rikicin siyasar Kenya

Wallafawa ranar:

A cikin shirin wannan lokaci Masu saurare sun bayyana ra'ayoyinsu kan rantsar da kansa a matsayin shugaban al'umma da madugun 'yan adawan Kenya Raila Odinga ya yi a ranar 30 ga watan Agusta shekara ta 2018.

Madugun 'yan adawan Kenya Raila Odinga a lokacin da ya ke rantsar da kansa a birnin Nairobi
Madugun 'yan adawan Kenya Raila Odinga a lokacin da ya ke rantsar da kansa a birnin Nairobi REUTERS/Baz Ratner
Sauran kashi-kashi
  • 09:41
  • 10:17
  • 10:31
  • 10:19
  • 10:01
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.