Gambia
Ana samun baraka tsakanin jam'iyyun da suka kafa gwamnati a Gambia
Da alama an fara samun baraka a kawancen jam’iyyun adawa 7 da suka yi gagwarmayar kafa gwamnatin Adama Barrow ta Gambia a dai-dai lokacin da shugaban ke cika shekara guda a kan karagar Mulki. Matsalolin da jam’iyyun kawancen ke fuskanta a yanzu sun hada da kin mutunta yarjejeniyar da suka cim-ma tsakaninsu kafin samun nasarar zabe. Umaymah Sani Abdulmumi da ta ziyarci birnin Banjul ta tattaro mana wannan Rahoton.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana samun baraka tsakanin jam'iyyun da suka kafa gwamnati a Gambia
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu