Isa ga babban shafi
Gambia

Ana samun baraka tsakanin jam'iyyun da suka kafa gwamnati a Gambia

Da alama an fara samun baraka a kawancen jam’iyyun adawa 7 da suka yi gagwarmayar kafa gwamnatin Adama Barrow ta Gambia a dai-dai lokacin da shugaban ke cika shekara guda a kan karagar Mulki. Matsalolin da jam’iyyun kawancen ke fuskanta a yanzu sun hada da kin mutunta yarjejeniyar da suka cim-ma tsakaninsu kafin samun nasarar zabe. Umaymah Sani Abdulmumi da ta ziyarci birnin Banjul ta tattaro mana wannan Rahoton.

Shugaban kasar Gambia Adama Barrow.
Shugaban kasar Gambia Adama Barrow. AFP/Seyllou
Talla

04:02

Ana samun baraka tsakanin jam'iyyun da suka kafa gwamnati a Gambia

Umaymah Sani Abdulmumin

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.