Isa ga babban shafi
Libya

Rikici ya hallaka mutane 9 a filin jirgin saman Libya

Rahotanni daga Libya sunce an hallaka mutane 9 a wani kazamin rikici da ya barke a birnin Tripoli, lamarin da yakai ga dakatarwa da kuma rufe tashar jiragen saman Mitiga zuwa wani lokaci.

Akwai dai mutum 32 da suka jikkata sai dai babu tabbacin ko sun hada da fararen hula da mayakan.
Akwai dai mutum 32 da suka jikkata sai dai babu tabbacin ko sun hada da fararen hula da mayakan. Reuters
Talla

Jami’an tsaro sun shaida cewa rikicin ya fara ne lokacin da ‘yan tawayen Burga suka kai wa dakarun tsaro hari da niyar kwato fursunoninsu da ake tsare da su.

Akwai dai mutum 32 da suka jikkata sai dai babu tabbacin ko sun hada da fararen hula da mayakan.

‘Yan tawayen Burga da Basheer al-Burga ke jagoranta na nuna adawarsu ga gwamnatin hadin-kan kasar da su ke zargi da aikata kisan gilla.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.