Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan rikicin Fulani da Makiyaya a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 16:15
Shirin na yau Litinin tare da Abdoulaye Issa ya bai wa masu saurare damar bayyana ra'ayinsu kan rikicin Manoma da Makiyaya da ke faruwa a sassan Najeriya, matakin da ke ci gaba da zama barazanar tsaro ga kasar.Asha saurare lafiya