Bakonmu a Yau
Zakari Adamu kan rahoton da masu sa ido na Tarayyar Turai suka fitar game da zaben shugaban kasar Kenya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:41
Kungiyar Tarayyar Turai ta bakin shugaban tawagar masu sa'ido a zaben Kenya ta bayyana zaben na shugabancin kasar a matsayin wanda ke cike da kura-kurai. Sai dai kasar ta Kenya ta bakin jakadanta a Belgium ta la'anci sanarwar. Abdoulaye Issa ya tattauna da Zakari Adamu, dan jarida masanin siyasar kasar ta Kenya wanda ya bayyana cewa hakan tamkar mayar da hannun agogo baya ne.