Isa ga babban shafi
Mali

Tawagar kungiyar ‘yan tawayen Azawad a Mali ta isa Amurka

Wata tawagar jami’an kungiyar ‘yan tawayen Azawad a kasar Mali ta isa birnin New York na Amurka domin ganawa da jami’an kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, inda wata kungiya mai zaman kanta da ake kira Independant Diplomat ke yi ma su jagora don samun nasarar ganawa da jami’an na MDD.

Wasu daga cikin membobin kungiyar yan Tawayen Azawad na kasar Mali
Wasu daga cikin membobin kungiyar yan Tawayen Azawad na kasar Mali AFP PHOTO / FAROUK BATICHE
Talla

Tawagar dai na karkashin jagorancin manyan jami’an kungiyar da ke fafutukar kafa kasar Azawad ne wato Bilal Ag Cherif da kuma Aghabass Ag Intalla.

To sai dai wani babban jami’in gwamnatin Mali ya ce sun damu da wannan mataki.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.