Dimokuradiyar Congo
Za a gudanar da zaman makoki a jamhuriayar Dimokuradiyar Congo
Gwamnatin Jamhuriyar Dimokuradiyar Congo ta sanar da tsaida kwanuki biyu kama daga ranar litinin mai kamawa zuwa Talata a matsayin ranaku makoki bayan ambaliya da ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 44.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Yankunan Ngaliema, Bandalungwa, Barumbu, Limete da Selembao ne lamarin ya fi kamari, akala kusan gidaje 5000 ne ambaliyar ta yi gaba da su.
Fadar Shugaban kasar ta sanar da daukar nauyin mutanen da suka rasa rayukan su .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu