Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Hajiya Halima Ahmed kan zaben Liberia

Wallafawa ranar:

Kungiyar Kasashen Yammacin Afrika ECOWAS, ta yaba da yadda zaben shugabancin Liberia ya gudana cikin kwanciyar hankali, wanda George Weah ya yi nasara. A zantawarta da Abdurrahman Gambo a birnin Monrovia, Kwamishiniyar sashin kula da  al'amuran siyasa, zaman lafiya da tsaro ta kungiyar, Hajiya Halima Ahmed ta jinjina wa shugabar kasar mai barin gado, Ellen Johnson Sirleaf.

Hajiya Halima Ahmed, Kwamishiniyar sashin kula da al'amuran siyasa, zaman lafiya da tsaro a kungiyar ECOWAS
Hajiya Halima Ahmed, Kwamishiniyar sashin kula da al'amuran siyasa, zaman lafiya da tsaro a kungiyar ECOWAS rfi hausa/Abdurrahman
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.