Isa ga babban shafi
Liberia

Tattalin arzikin Liberia na kara tabarbarewa a dai dai lokacin da ake gab da zabe

A yayin da hukumomin Liberia ke ci gaba da shirye-shiryen gudanar da zaben shugaban kasar zagaye na biyu, al’ummar kasar na kokawa game da tabarbewar tattalin arziki, in da su ke cewa matsalar na da nasaba da zaben. Abdurrahman Gambo Ahmad da ya ziyarci birnin Monrovia ya hada mana rahoto

A dai lokacin da ake shirin gudanar da zaben Liberia zagaye na biyu, al'ummar kasar na ci gaba da kokawa kan tabarbarewar tattalin arziki da kuma tsadar rayuwa..
A dai lokacin da ake shirin gudanar da zaben Liberia zagaye na biyu, al'ummar kasar na ci gaba da kokawa kan tabarbarewar tattalin arziki da kuma tsadar rayuwa.. REUTERS/Thierry Gouegnon
Talla

04:06

Tattalin arzikin Liberia na kara tabarbarewa a dai dai lokacin da ake gab da zabe

Abdurrahman Gambo Ahmad

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.