Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Bashir Ibrahim Idris kan murabus din Robert Mugabe

Wallafawa ranar:

Dubban ‘yan kasar Zimbabwe sun barke da kade-kade da bushe-bushe, bayan samun tabbacin Robert Mugabe ya sauka daga shugabancin kasar. Kakakin majalisar kasar Jacob Mudenda ne ya bada tabbacin murabus din na Mugabe, a cikin wasika da ya aikewa majalisar kasar a yau Talata, yayinda suke tsaka da muhawara, kan aiwatar da kudirin tsige shi. Umayma Sani AbdulMumin ta tattauna da Bashir Ibrahim Idris kan halin da siyasar Zimbabwe ke ciki da kuma yanayin da ya dabaibaye murabus din Robert Mugabe.

Daruruwan 'yan kasar Zimbabwe, a birnin Harare, yayin da suke murnar saukar Robert Mugabe daga shugabanci.
Daruruwan 'yan kasar Zimbabwe, a birnin Harare, yayin da suke murnar saukar Robert Mugabe daga shugabanci. REUTERS/Mike Hutchings
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.