Najeriya
Yan Boko Haram sun kashe sojojin Najeriya
Akala Dakarun Najeriya uku ne suka rasu a wani harin kwantar bauna da yan kungiyar Boko Haram suka yiwa sojojin Najeriya a daf da dajin Sambisa.
Wallafawa ranar:
Talla
Mayakan Boko Haram su kaiwa sojojin Najeriya hari ne a lokacin da Dakarun Najeriya dake aiki a yankin suka kama hanyar komawa Gwoza.
A cewar daya daga cikin kato da gora mai suna Harouna Tola yan Boko Haram dauke da manyan makamai sun gewaye sojojin Najeriya cikin dan karamin lokaci,tareda bude masu huta ba kakautawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu