Liberia
Georges Weah dan takara a Liberia yayi kira zuwa magoya bayan sa
Daya daga cikin ‘yan takara a zaben shugabancin kasar Liberia George Weah, ya bukaci magoya bayansa da su kwantar da hankulansu duk da matakin da Kotun kolin kasar ta dauka na hana gudanar da zaben kasar zagaye na biyu.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Weah ya bayyana cewa suna gwagwarmaya ne domin samar da canji, kuma wannan canji na gaf da tabbatuwa, abin da yake bukata daga gare magoya bayan sa shi ne ci gaba da mutunta doka da oda kafin lokaci ya yi da jam’iyyarsu za ta karbi ragamar mulki Liberia.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu