Najeriya
Tarin Shika ya kashe yara 11 a Kano
Akalla kananan yara 11 suka rasa rayukansu sakamakon kamuwa da tarin Shika a kauyen Kan-kwana a karamar hukumar Kiru a jihar Kano da ke Arewacin Najeriya. Jami’in yada labaran karamar hukumar Malam Rabi’u Khalil ya ce wasu yaran akalla 40 da suka harbu da cutar na karbar magani yanzu haka. Wakilinmu daga jihar Kano Abubakar Isa Dandago na dauke da Karin bayani a cikin rahoton da ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Talla
Tarin Shika ya kashe yara 11 a Kano
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu