Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Matsalar rashin aiki a Afrika za ta tsananta nan da shekaru 20

Wallafawa ranar:

Shirin Kasuwa ya yi nazari ne kan wani rahoton da asusun lamuni na duniya IMF ya fitar kan girman matsalar rashin ayyukan yi a Afrika musamman Najeriya da kuma yadda za a yi kokarin magance matsalar idan aka bi matakan bunkasa kanana da matsakaitan sana’o’I da masana’antu.

IMF ta ce za a fi samun yawan masu zaman kashe wando a Afrika a 2035 fiye da idan an hade na sauran kasashen duniya baki daya.
IMF ta ce za a fi samun yawan masu zaman kashe wando a Afrika a 2035 fiye da idan an hade na sauran kasashen duniya baki daya. Reuters
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.