Kasuwanci
Matsalar rashin aiki a Afrika za ta tsananta nan da shekaru 20
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:22
Shirin Kasuwa ya yi nazari ne kan wani rahoton da asusun lamuni na duniya IMF ya fitar kan girman matsalar rashin ayyukan yi a Afrika musamman Najeriya da kuma yadda za a yi kokarin magance matsalar idan aka bi matakan bunkasa kanana da matsakaitan sana’o’I da masana’antu.