Amnesty ta zargi jami'an tsaron Kenya da hallaka masu zanga zanga
Kungiyoyin kare hakkin dan’adam ta Human Rights Watch da kuma Amnesty International, sun ce ‘yan sandan kasar Kenya sun hallaka kalla mutane 33, yayin kokarin murkushe masu zanga-zanga.
Wallafawa ranar:
Zanga zangar ta barke ne tun bayan sanar da nasarar shugaba mai ci Uhuru Kenyatta, wanda daga bisani kotun kolin kasar ta soke.
Sai dai janyewar jagoran ‘yan adawa Raila Odinga daga sake sabon zaben a wannan wata, ya sake rura wutar zanga zangar.
Ga dai abinda Justus Nyang’aya Darkatan Amnesty International da ke Kenyan, ke cewa dangane da lamarin.
Amnesty ta zargi jami'an tsaron Kenya da hallaka masu zanga zanga
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu