Isa ga babban shafi
Chadi

Chadi za ta ci gaba da taimakawa a tsaron yankin Sahel

Kasar Chadi ta fara janye daruruwan dakarun ta da ke yaki da kungiyar Boko Haram a yankin Diffa, dakarun da zasu kula da tsare kan iyakokin kasar da Libya da Nijar.

Wani sashi na yankin Diffa da ke Jamhuriyar Nijar, da masu gudun hijira ke zama
Wani sashi na yankin Diffa da ke Jamhuriyar Nijar, da masu gudun hijira ke zama
Talla

Gwamnatin Chadi ta umurci sojojinta da suka baro yankin Diffa kula da kan iyakokin kasar da Libya da Nijar a matakin shirin nan na rundunar G5.

Ministan tsaron Chadi Bichara Issa a wata zantawa da manema labarai ya bayyana cewa Chadi ba ta janye dakarun ta ba daga Nijar, matakin shine na karfafa tsaro a kan iyakokin ta da sauren kasashe, a karshe ministan ya bayyana cewa hadin guiwar rundunar kasashen za ta maye gurbin rundunar Chadi da ta fice daga yankin Diffa a Nijar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.