Kenya
Ra'ayoyin 'yan Kenya kan zaben kasar
Hukumar Zabe a Kasar Kenya ta ce zata ci gaba da shirya zaben shugaban kasar wanda ya takara 8 za su fafata a tsakanin su duk da janyewar Raila Odinga.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Hukumar ta ce Odinga bai cika wasu takardu da zai sanya cire sunan sa daga yan takarar zaben ba.
Magoya bayan dan adawar sun yi arangama da Yan Sanda inda wasu da dama suka jikkata.
Ga abinda wasu daga cikin Yan kasar ta Kenya ke cewa akan zaben.
'Yan Kenya na bayyana mababanta ra'ayi kan zaben kasar da za a maimaita
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu