Isa ga babban shafi
Liberia

An jinkirta gabatar da sakamakon zaben Liberia

Hukumar Zabe a kasar Liberia ta jinkirta gabatar da sakamakon zaben shugaban kasar da aka yi domin bayyana wanda zai maye gurbib Ellen John Sirleaf.

Shugaban kasar Liberia mai barin gado Ellen Johnson Sirleaf
Shugaban kasar Liberia mai barin gado Ellen Johnson Sirleaf REUTERS/Tiksa Negeri
Talla

Rahotanni sun ce mataimakin shugaban kasa Joseph Boakai da tsohon tauraron kwallon kafa George Weah ke gaba gaba wajen samun nasara.

Yau ake saran hukumar ta bada sakamakon, kuma idan ba’a samu dan takarar da ya samu kashi 50 na kuri’u ba, dole za’a aje zagaye na biyu ranar 7 ga watan gobe tsakanin 'Yan takarar da suka fi samun kuri’u.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.