Liberia
An jinkirta gabatar da sakamakon zaben Liberia
Hukumar Zabe a kasar Liberia ta jinkirta gabatar da sakamakon zaben shugaban kasar da aka yi domin bayyana wanda zai maye gurbib Ellen John Sirleaf.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni sun ce mataimakin shugaban kasa Joseph Boakai da tsohon tauraron kwallon kafa George Weah ke gaba gaba wajen samun nasara.
Yau ake saran hukumar ta bada sakamakon, kuma idan ba’a samu dan takarar da ya samu kashi 50 na kuri’u ba, dole za’a aje zagaye na biyu ranar 7 ga watan gobe tsakanin 'Yan takarar da suka fi samun kuri’u.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu