Muhallinka Rayuwarka
Gurbacewar muhalli sanadiyyar dagwalon masana'antu
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:37
Galibin masana'antu a Jihar Kano da ke arewacin Najeriya kan zubar da dagwalon da suka fitar a magudanan ruwa ko kuma yankunan da al'umma ke zama, lamarin da ke haifar da gurbacewar yanayi, wanda kuma masana kiwon lafiya ke korafin cewa yana da matukar hadari ga rayuwar bil'adama.