Isa ga babban shafi
Kamaru

Ana ci gaba da fuskantar rashin tsaro a arewacin Kamaru

Duban dubatar masu zanga-zanga ne suka futo a arewa maso gabacin Kamaru, yankin masu amfani da harshen turanci ko Ingilishi domin nuna goyan bayan ga shirin raba kasar .

Dakarun kasar Kamaru a yakin da suke yi da kungiyar  Boko Haram
Dakarun kasar Kamaru a yakin da suke yi da kungiyar Boko Haram REINNIER KAZE / AFP
Talla

A wannan zanga-zanga,ma su boren su kona wasu ofishoshin Gwamnati tareda kona cibiyar jam’iyya mai mulkin kasar dake yankin duk da haramci zanga-zanga daga hukumomin yankin.

Gwamnatin kasar kamaru ta bakin Ministan yada labaren kasar Issa tchiroma Bakary, Gwamnatin kasar za ta dau matakan da suka dace domin hukunta masu hannu a wannan kazamin aiki ,ya kuma bayyana cewa wadanan masu fafutukar kawo rudani a tafiyar Gwamnatin kasar ,tamkar yan tawaye suke.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.