Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan alamun fashewar kogin Niger
Wallafawa ranar:
Shirin ra'ayoyin ku masu saurare na wannan lokaci tare da Zainab Ibrahim ya bai wa masu saurare damar tofa albatrkacin bakinsu kan gargadin da hukumomin da ke kula da kogin Issa a Jamhuriyyar Nijar suka yi ga kasashen Najeriya da Jamhuriyyar Benin na cewa kogin Niger na gab da fashewa wanda kuma hakan ka iya haifar da ambaliyar ruwa a kasashen biyu.
Talla
Ra'ayoyin masu saurare kan alamun fashewar kogin Niger
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu