Najeriya
Yaki da laifufuka: Yarjejeniya tsakanin Najeriya da Daular Larabawa
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan yarjejeniyar musayar mutanen da ake zargi da aikata manyan laifufuka tsakanin kasar da Hadaddiyar Daular Larabawa.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaban ya dauki matakin ne lura da yadda ake zargin wasu ‘yan Najeriya da sace kudaden talakawa tare da samun mafaka a Dubai da sauran biranen kasar ta Larabawa.
Manazarta dai na ganin cewa yarjejeniyar za ta yi tasiri matuka, wajen magance yadda wasu ke sace dukiyar kasar da ma watakila sake dawowa Najeriya da kudadenta.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu