Mu Zagaya Duniya
Dakatar da karin girma na musamman da ake yiwa wasu jami’an yan Sandan Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:33
Shugaban Hukumar kula da ayyukan yan Sandan Najeriya Mike Okiro ya sanar da dakatar da karin girma na musamman da aka yiwa wasu jami’an Yan Sandan saboda zargin cewar yan sanda suna bada kudade ne domin kara musu girma ba tare da duba cancanta ba.Mahaman Salissou Hamissou ya dubo mana wasu daga ckin labaren a cikin shirin Mu zagaya Duniya.