Chadi
Chadi ta soke batun Visa ga mutanen CEMAC
Kasashen Afrika ta Tsakiya a karkashin kungiyar CEMAC sun kama hanyar kawo karshen batun samar da izini dangane batun shige da fice tsakanin su.
Wallafawa ranar:
Talla
Daga ranar 8 ga watan Agusta ne kasar Chadi ta sanar da soke batun visa kafi shiga kasar zuwa yan kasashen kungiyar ta CEMAC da suka hada Kamaru,,Congo,,Gabon,Afrika ta Tsakiya da kasar Equatoriale Guinea.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu