Isa ga babban shafi
Chadi

Chadi ta soke batun Visa ga mutanen CEMAC

Kasashen Afrika ta Tsakiya a karkashin kungiyar CEMAC sun kama hanyar kawo karshen batun samar da izini dangane batun shige da fice tsakanin su.

Taskar kasashen kungiyar tsakiyar Afrika ta CEMAC
Taskar kasashen kungiyar tsakiyar Afrika ta CEMAC Latifa Mouaoued/RFI
Talla

Daga ranar 8 ga watan Agusta ne kasar Chadi ta sanar da soke batun visa kafi shiga kasar zuwa yan kasashen kungiyar ta CEMAC da suka hada Kamaru,,Congo,,Gabon,Afrika ta Tsakiya da kasar Equatoriale Guinea.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.