Nijar
Shirin jarabawar bai daya zuwa ga likitocin Nijar
Hukumomin Jamhuriyar Nijar sun kaddamar da wani shirin jarabawar bai daya domin tabbatar da cewar daliban dake neman zama likitoci sun bi matakan da suka dace ba tare da samun magudi ba.
Wallafawa ranar:
Kunna - 00:59
Talla
Abou Yahaya, shine Daraktan Hukumar kiwon lafiyar Jihar Damagaram ya bayyana irin shirin da ofishin makarantar likitoci na jihar Damagaram ya dauka wajen bi matakan da suka dace ba tare da samun magudi ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu