Guinea Bissau
Gwamnatin Bissau ta rasa makama
Ma’aikata a kasar Guinea Bissau sun fara yajin aikin kwanaki uku domin neman karin albashi da kuma biyan su hakkokin su da suke bin Gwamnatin bashi.
Wallafawa ranar:
Talla
Kungiyar ma’aikatan ta kasa baki daya ta kira yajin aikin gama gari inda take neman a kara albashi mafi kankata daga kudi Cfa 19,200 zuwa Cfa 59,000 da kuma biyan bashin ma’aikatan tun daga shekarar 2003.
Rahotanni sun ce an rufe daukacin ma’aikatun gwamnati dake Bisau banda babban asibitin birnin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu