Isa ga babban shafi
Nijar

Yaran da ke fadawa rijiya a Maradi sun karu

Mahukunta a jihar Maradi a Jamhuriyyar Nijar sun dauki sabbin matakai domin kare rayukan yara kanana, lura da yadda suke fadawa rijiya a lokacin da suke kokarin dibar ruwa. An kiyasta cewa yara 12 ne suka rasa rayukansu a cikin ‘yan watannin baya-bayan nan a jihar lokacin da suke je rijiya domin janyo ruwa, abin da ya sa mahukuntan suka fitar da gargadi zuwa ga iyaye. Daga Maradi Salissou Issa ya aiko da rahoto.

wani yanki na Maradi a Jamhuriyyar Nijar
wani yanki na Maradi a Jamhuriyyar Nijar AFP
Talla

03:05

Yaran da ke fadawa rijiya a Maradi ya karu

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.