Kaddamar da sabon shiri na shirya zabe a PDP
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta amince ta shirya taron kasa domin karawa kwamitin riko lokacin da zai shirya karbaben zabe bayan hukuncin kotun koli da ya tabbatar da shugabancin Ahmed Makarfi.
Wallafawa ranar:
Tun bayan hukuncin kotun koli da ya tabbatar da shugabancin Ahmed Makarfi a kujerar Shugabancin jam’iyyar ta PDP, shugabanin Jam’iyyar sun gudanar a Abuja da taro da zai basu damar tantance hanyoyin da zasu taimakawa domin dimke baraka a wanna tafiya.
Jam’iyyar ta PDP na kokarin sake dawowa fagen siyasa tun bayan faduwar ta a zaben Shugaban kasar da ya gabata.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu