Kenya
Tawagar yan kallo ta soma isa kasar Kenya
Tawagar ‘yan kallo a zaben shugabancin kasar Kenya ta isa birnin Nairobi domin fara aiki da sauran jami’an da kuma jam’iyyun siyasar kasar dangane da wannan zabe da za a yi ranar 8 ga watan agusta mai zuwa.
Wallafawa ranar:
Talla
Ayarin farko na ‘yan kallon ya kunshi mutane 30, yayin da ake sa ran wani ayarin mai kunshe da mutane 32 zai isa a cikin kwanaki kadan masu zuwa a cewar Marietje Schaake shugabar tawagar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu