Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Majalisar Dinkin Duniya zata janye dakarunta daga Cote d'Ivoire

Wallafawa ranar:

A gobe juma’a ne rundunar samar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya, zata nade komatsanta domin ta fice daga cikin kasar Cote d’Voire bayan share tsawon shekaru 13 na aikin wanzar da zaman lafiya a wannan kasa dake yankin yammacin Afrika. Don jin irin rawar da rundunar ta taka a wajen aikin samar da zaman lafiya a wannan kasa, Abdoulaye Issa ya nemi jin ta bakin Adamu Zakari masanin siyasar kasashen Afrika ta Yamma.

Wasu daga cikin jami'an sojin kasar Cote d'Ivoire
Wasu daga cikin jami'an sojin kasar Cote d'Ivoire ledernierpoint
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.