Bakonmu a Yau
Ambasssada Sharrif: Matakin dauke fursunonin Gautanamo daga Ghana
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:30
Kotun kolin kasar Ghana ta yanke hukuncin mayar da wasu ‘yan kurkukun Gautanamo dake zaman wakafi a kasar, a inda suka fito, sakamakon rashin neman yardar majalisar dokokin kasar a lokacin da tsohuwar gwamnatin shugaba John Dramani Mahama ta karbesu daga hannun Amruka. Akan haka ne Mahaman Salisu Hamisu ya tattauna da Ambasssada Sha’aibu Sharrif dan siyasa a kasar ta Ghana.