Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyi: kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya amince da kafa rundunar samar da tsaro a kasashen yankin Sahel

Wallafawa ranar:

Ra'ayoyin na yau sun maida hankali ne kan matakin kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya, na amincewa da kafuwar rundunar soji ta musamman a yankin Sahel na nahiyar Africa, domin yaki da ta'addanci, wanda kasashen Muritania, Mali, Nijar, Burkina Faso , da kuma Chadi suka yi hadin gwiwa wajen kafa rundunar mai yawan sojoji dubu 5.

Tambarin rundunar yaki da ta'addanci a yankin Sahel, sanye a jikin sojan Faransa a garin Gao, dake arewacin kasar Mali.
Tambarin rundunar yaki da ta'addanci a yankin Sahel, sanye a jikin sojan Faransa a garin Gao, dake arewacin kasar Mali. REUTERS/Christophe Petit Tesson/Pool
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.