Isa ga babban shafi
Mali

‘Yan bindiga sun kai hari a wani wurin shakatawa a Bamako

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a wani wurin shakatawa wanda baki da kuma ‘yan kasar Mali ke ziyara da ke wajen birnin Bamako, inda suka yi yunkurin yin garkuwa da mutanen da ke wajen.

Dakarun kasar Mali a Birnin Bamako
Dakarun kasar Mali a Birnin Bamako PHILIPPE DESMAZES / AFP
Talla

An kai harin da misalin karfe 4 da rabi na marecen yau lahadi, to sai dai jami’an tsaron kasar sun kai dauki tare da ‘yanto sama da mutane 20 da maharan suka yi garkuwa da su kamar dai yadda ma’aikatar tsaron cikin gidan kasar ta sanar.
An bayyana mutuwar mutane biyu .
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.