Nijar
Rabuwar kai ne ya kawo sabanin ganin watan Ramadan
Al’ummar musulmin duniya na ci gaba da cece-kuce bisa banbancin ra’ayoyin da ake yawan samu dangane da ganin jinjirin watan Ramadan a kowace shekara, abin da wasu ke kallo a matsayin babbar matsala. Tuni dai kasashe irin su Saudiya da Lebanon suka ayyana gobe asabar a matsayin daya ga watan Ramadan, yayin da wasu kasashe irin su Turkiya da Iran suka tashi da azuminsu a yau Juma’a.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rabuwai kai ne ya kawo sabanin ganin watan Ramadan
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu