Nijar
‘Yan Najeriya na zuwa Damagaram koyon Faransanci
Albarkacin wata dadaddiyar hulda tsakanin sashen koyarwa na cibiyar raya al’adun Faransa da Nijar da ke Damagaram da kuma wasu makarantun horon malamai na arewacin Tarayyar Najeriya, duk shekara dalibai daga daga jahohin Kano da Sokoto na Najeriya na zuwa karin ilimin harshen Faransanci a birnin Damagaram. Wakilinmu na Damagaram Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
‘Yan Najeriya na zuwa Damagaram koyon Faransanci
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu