Angola
Mutane 1.4m ke fama da fari a Angola
Majalisar Dinkin Duniya ta ce akalla mutane miliyan daya da rabi ne suka gamu da fari mai tsanani a Angola, cikin su harda kananan yara wadanda suka kamu da cutar tamowa.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumar UNICEF ta ce Yankuna 7 na kasar suka gamu da matsalar farin, cikin su harda Yankuna 3 da ke kan iyaka da suka hada Cunene da Namibe da Huila.
Rahotan kungiyar ya ce matsalar fari a Yankin kudancin Afirka ta jefa miliyoyin mutane dogara ga abincin agaji.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu