Isa ga babban shafi
Angola

Mutane 1.4m ke fama da fari a Angola

Majalisar Dinkin Duniya ta ce akalla mutane miliyan daya da rabi ne suka gamu da fari mai tsanani a Angola, cikin su harda kananan yara wadanda suka kamu da cutar tamowa.

Iyalai na cikin yunwa a kasar Angola
Iyalai na cikin yunwa a kasar Angola ALEXANDER JOE / AFP
Talla

Hukumar UNICEF ta ce Yankuna 7 na kasar suka gamu da matsalar farin, cikin su harda Yankuna 3 da ke kan iyaka da suka hada Cunene da Namibe da Huila.

Rahotan kungiyar ya ce matsalar fari a Yankin kudancin Afirka ta jefa miliyoyin mutane dogara ga abincin agaji.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.