Faransa
Macron zai kawo ziyara Afirka ranar Juma’a
Shugaban Kasar Faransa Emmanuel Macron zai kai ziyarar sa ta farko zuwa nahiyar Afirka a matsayin shugaban kasa ranar juma’a mai zuwa.
Wallafawa ranar:
Talla
Jami’an da ke aiki tare da shugaban sun ce Macron zai ziyarci kasar Mali ce mai dauke da sojojin Faransa kusan 1,000 wadanda ke yaki da ayyukan ta’addanci.
Majiyar ta kuma ce gobe ne ake saran gudanar da taron Majalisar ministocin kasar na farko, bayan an bayyana sunayen ministocin yau Alhamis.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu