Isa ga babban shafi
Faransa

Macron zai kawo ziyara Afirka ranar Juma’a

Shugaban Kasar Faransa Emmanuel Macron zai kai ziyarar sa ta farko zuwa nahiyar Afirka a matsayin shugaban kasa ranar juma’a mai zuwa.

Sabon Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron zai kawo ziyarar Afrika
Sabon Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron zai kawo ziyarar Afrika REUTERS/Alain Jocard/Pool
Talla

Jami’an da ke aiki tare da shugaban sun ce Macron zai ziyarci kasar Mali ce mai dauke da sojojin Faransa kusan 1,000 wadanda ke yaki da ayyukan ta’addanci.

Majiyar ta kuma ce gobe ne ake saran gudanar da taron Majalisar ministocin kasar na farko, bayan an bayyana sunayen ministocin yau Alhamis.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.