DR Congo
Hukumar WHO za ta tura jami'an ta zuwa Jamhuriyar Demokradiyyar Congo
Hukumar Lafiya ta Majalisar Dimkin Duniya WHO ta bayyana damuwa kan irin wahalar da ake samu na isa yankin da aka samu bullar cutar ebola a Jamhuriyar Dimokiradiyar Congo.
Wallafawa ranar:
Talla
Akalla mutane 9 aka tabbatar sun kamu da cutar, kuma 3 suna cikin mawuyacin hali.
Ministan lafiyar kasar Oly Ilunga ya tabbatar da samun cutar a wasu yankunan kasar.
Gwamnatin kasar ta bukaci hukumar lafiya ta Duniya na gani ta aiko da jami’an ta da za su taimakawa wajen dakile yaduwar cutar ta ebola.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu