Bakonmu a Yau
Dr Usman Muhammed, na Jami’ar Jihar Kaduna kan jifar 'Yan Majalisa
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:12
Yanzu haka wasu ‘Yan Najeriya sun fara bayyana damuwa kan harin da ake kai wa ‘Yan Majalisun da suka ziyarci mazabunsu, saboda zargin rashin tabuka komai da kuma rashin wakilci na gari. Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Usman Muhammed, na Jami’ar Jihar Kaduna