Tanzania
‘Yan bindiga sun kashe sojojin Tanzania 8
A wata sanarwar da fadar shugaban kasar Tanzania ta fitar yau juma’a ta ce sojojinta 8 ne suka rasa rayukansu a hannun wasu ‘yan bindiga a gabashin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaban kasar John Pombe Mugafuli ya nuna kaduwarsa kan aukuwar lamarin da ya auku a daren jiya Alhamis.
Mahukuntar kasar dai na ci gaba da bincike don gano wadanda suka kai harin inda suka yi alkawarin daukar matakin hukuntasu da zarar an gano su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu