Isa ga babban shafi
Masar

Hukuncin mika wasu tsibirai daga Masar zuwa Saudiya

Wata Kotu a kasar Masar ta yanke hukunci mikawa kasar Saudi Arabia wasu tsibirai guda biyu da ake takaddama a kai, wanda a baya ya haifar da zanga zanga.

Abdel Fattah al-Sissi, Shugaban kasar Masar
Abdel Fattah al-Sissi, Shugaban kasar Masar KHALED DESOUKI / AFP
Talla

An dai amince da shirin mikawa Saudiya wadannan tsibirai guda biyu ne a watan Afrilun bara, bayan Sarki Salman bin Abdulaziz ya ziyarci kasar, ya kuma mikawa kasar kyauta na kasaita, wanda mutane ke zargin cewar sayar da tsibiran aka yi.

Sakataren kwamitin harkokin waje na Majalisar dokoki Tarek Al Khouli ya ce gwamnati ta mikawa Majalisar bukatar mika tsibiran biyu, amma ya zuwa yanzu ba suyi mahawara a kai ba.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.